Jakarta (IQNA) Yawan kasancewar 'yan gudun hijirar Rohingya a Indonesia ya sa jama'a suna mayar da martani ga wannan batu.
Lambar Labari: 3490413 Ranar Watsawa : 2024/01/03
Limamin Kirista kuma mai bincike:
Limamin limami kuma farfesa na nazari daga kasar Afrika ta Kudu, yayin da yake ishara da hikayoyin da suka wanzu dangane da shahadar Imam Hussain (a.s) kafin waki’ar Karbala da kuma bayan waki’ar Karbala, ya ce: A mahangar tawa mai bincike na Kirista sakon Imam Hussaini (a.s.) a Karbala, sadaukar da kai ne don ceton bil'adama, kuma ta haka ne ya ketare dukkan iyakokin kabila, addini da kasa.
Lambar Labari: 3487640 Ranar Watsawa : 2022/08/05
Tehran (IQNA) Dubban 'yan kabilar Rohingya masu neman mafaka na fuskantar matsalar hana su samun ilimi sakamakon rufe makarantu a yankin Cox's Bazar da gwamnatin Bangladesh ta yi.
Lambar Labari: 3486711 Ranar Watsawa : 2021/12/21
Tehran (IQNA) Kungiyar Islamic Association of North America (ISNA) ta rattaba hannu a kan yarjejeniyar kare muhalli daga gurbata.
Lambar Labari: 3486582 Ranar Watsawa : 2021/11/20
Tehran (IQNA) msuulmin Pakistan suna gudanar da taron rahmatul lil alamin
Lambar Labari: 3486563 Ranar Watsawa : 2021/11/15
Tehran (IQNA) darasin falsafar musulnci da cibiyar musulunci a birnin Johannesburg ta gabatar ta hanyar yanar gizo a cikin wata Ramadan ya samu babbar karbuwa.
Lambar Labari: 3484848 Ranar Watsawa : 2020/05/29
Masu binciie a jami’ar Haward ta kasar Amurka sun gano cewa kur’ani shi ne littafi mafifici a duniya ta fuskar adalci.
Lambar Labari: 3484431 Ranar Watsawa : 2020/01/19
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama sun ce har yanzun jami'an tsaron kasar Myanmar suna ci gaba take hakkin musulman Rohinga na kasar.
Lambar Labari: 3480945 Ranar Watsawa : 2016/11/16